Quran Apps in many lanuages:

Surah Sad Ayahs #56 Translated in Hausa

وَعِنْدَهُمْ قَاصِرَاتُ الطَّرْفِ أَتْرَابٌ
Kuma a wurinsu akwai mãtan aure mãsu gajarta ganinsu ga mazansu, tsãrar jũna.
هَٰذَا مَا تُوعَدُونَ لِيَوْمِ الْحِسَابِ
Wannan shĩ ne abin da ake yi muku wa'adi ga rãnar hisãbi.
إِنَّ هَٰذَا لَرِزْقُنَا مَا لَهُ مِنْ نَفَادٍ
Lalle wannan, haƙĩƙa, azurtarwarMu ce, bã ta ƙãrẽwa.
هَٰذَا ۚ وَإِنَّ لِلطَّاغِينَ لَشَرَّ مَآبٍ
Wannan shĩ ne kuma lalle makangara, haƙĩƙa, sunã da mafi sharrin makõma.
جَهَنَّمَ يَصْلَوْنَهَا فَبِئْسَ الْمِهَادُ
Jahannama, sunã shigarta. To, shimfiɗar tã mũnana, ita.

Choose other languages: