Quran Apps in many lanuages:

Surah Sad Ayahs #58 Translated in Hausa

إِنَّ هَٰذَا لَرِزْقُنَا مَا لَهُ مِنْ نَفَادٍ
Lalle wannan, haƙĩƙa, azurtarwarMu ce, bã ta ƙãrẽwa.
هَٰذَا ۚ وَإِنَّ لِلطَّاغِينَ لَشَرَّ مَآبٍ
Wannan shĩ ne kuma lalle makangara, haƙĩƙa, sunã da mafi sharrin makõma.
جَهَنَّمَ يَصْلَوْنَهَا فَبِئْسَ الْمِهَادُ
Jahannama, sunã shigarta. To, shimfiɗar tã mũnana, ita.
هَٰذَا فَلْيَذُوقُوهُ حَمِيمٌ وَغَسَّاقٌ
Wannan shĩ ne! To, su ɗanɗane shi: ruwan zãfi ne da ruɓaɓɓen jini.
وَآخَرُ مِنْ شَكْلِهِ أَزْوَاجٌ
Da wani daga siffarsa nau'i-nau'i.

Choose other languages: