Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #68 Translated in Hausa

إِنَّهَا شَجَرَةٌ تَخْرُجُ فِي أَصْلِ الْجَحِيمِ
Lalle ita wata itãciya ce wadda take fita daga asalin Jahĩm.
طَلْعُهَا كَأَنَّهُ رُءُوسُ الشَّيَاطِينِ
Gundarta, kamar dai shi kãnun Shaiɗan ne.
فَإِنَّهُمْ لَآكِلُونَ مِنْهَا فَمَالِئُونَ مِنْهَا الْبُطُونَ
To, lalle sũ haƙĩƙa mãsu ci ne daga gare ta. Sa'an nan mãsu cika cikuna ne daga gare ta.
ثُمَّ إِنَّ لَهُمْ عَلَيْهَا لَشَوْبًا مِنْ حَمِيمٍ
Sa'an nan lalle sunã da wani garwaye a kanta, daga ruwan zãfi.
ثُمَّ إِنَّ مَرْجِعَهُمْ لَإِلَى الْجَحِيمِ
Sa'an nan lalle makomarsu, haƙĩƙa, zuwa ga Jãhĩm take.

Choose other languages: