Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #57 Translated in Hausa

أَإِذَا مِتْنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَامًا أَإِنَّا لَمَدِينُونَ
"Ashe, idan muka mutu, kuma muka, kasance turɓaya da kasũsuwa, ashe, lalle, mũ tabbas waɗanda ake sãka wa ne?"
قَالَ هَلْ أَنْتُمْ مُطَّلِعُونَ
(Mai maganar) ya ce: "Shin, kõ ku, mãsu tsinkãya ne (mu gan shi)?"
فَاطَّلَعَ فَرَآهُ فِي سَوَاءِ الْجَحِيمِ
Sai ya tsinkãya, sai ya gan shi a cikin tsakar Jahim.
قَالَ تَاللَّهِ إِنْ كِدْتَ لَتُرْدِينِ
Ya ce (masa), "Wallahi, lalle, kã yi kusa, haƙĩƙã, ka halakãni."
وَلَوْلَا نِعْمَةُ رَبِّي لَكُنْتُ مِنَ الْمُحْضَرِينَ
"Kuma bã dõmin ni'imar Ubangijĩna ba, lalle, dã na kasance daga waɗanda ake halartarwa (tãre da kai a cikin wutã)."

Choose other languages: