Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #176 Translated in Hausa

إِنَّهُمْ لَهُمُ الْمَنْصُورُونَ
Lalle sũ, haƙĩƙa, sũ ne waɗanda ake taimako.
وَإِنَّ جُنْدَنَا لَهُمُ الْغَالِبُونَ
Kuma lalle rundunarMu, haƙĩƙa, sũ ne marinjaya.
فَتَوَلَّ عَنْهُمْ حَتَّىٰ حِينٍ
Sabõda haka juya daga barinsu, har a wani lõkaci.
وَأَبْصِرْهُمْ فَسَوْفَ يُبْصِرُونَ
Ka nũna musu (gaskiya), da haka zã su dinga gani.
أَفَبِعَذَابِنَا يَسْتَعْجِلُونَ
Shin fa, da azabarMu suke nẽman gaggãwa?

Choose other languages: