Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #107 Translated in Hausa

فَلَمَّا أَسْلَمَا وَتَلَّهُ لِلْجَبِينِ
To, a lõkacin da suka yi sallama, (Ibrahĩm) ya kãyar da shi ga gẽfen gõshinsa.
وَنَادَيْنَاهُ أَنْ يَا إِبْرَاهِيمُ
Kuma Muka kira shi cẽwa "Ya Ibrahĩm!"
قَدْ صَدَّقْتَ الرُّؤْيَا ۚ إِنَّا كَذَٰلِكَ نَجْزِي الْمُحْسِنِينَ
"Haƙĩƙa kã gaskata mafarkin." Lalle kamar haka Muke sãka wa mãsu kyautatãwa.
إِنَّ هَٰذَا لَهُوَ الْبَلَاءُ الْمُبِينُ
Lalle wannan ita ce jarrabãwa bayyananna.
وَفَدَيْنَاهُ بِذِبْحٍ عَظِيمٍ
Kuma Muka yi fansar yãron da wani abin yanka, mai girma.

Choose other languages: