Quran Apps in many lanuages:

Surah Ar-Rahman Ayahs #22 Translated in Hausa

فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
مَرَجَ الْبَحْرَيْنِ يَلْتَقِيَانِ
Yã garwaya tẽku biyu (ruwan dãɗi da na zartsi) sunã haɗuwa.
بَيْنَهُمَا بَرْزَخٌ لَا يَبْغِيَانِ
A tsakãninsu akwai shãmaki, bã za su ƙetare haddi ba.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
يَخْرُجُ مِنْهُمَا اللُّؤْلُؤُ وَالْمَرْجَانُ
Lu'ulu'u da murjãni na fita daga gare su.

Choose other languages: