Quran Apps in many lanuages:

Surah Ar-Rahman Ayahs #16 Translated in Hausa

وَالْحَبُّ ذُو الْعَصْفِ وَالرَّيْحَانُ
Da ƙwãya mai sõshiya da ƙamshi.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangjinku kuke ƙaryatãwa?
خَلَقَ الْإِنْسَانَ مِنْ صَلْصَالٍ كَالْفَخَّارِ
Yã halitta mutum daga ƙẽkasasshen yumɓu kumar kasko.
وَخَلَقَ الْجَانَّ مِنْ مَارِجٍ مِنْ نَارٍ
Kuma ya halitta aljani daga bira daga wutã.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

Choose other languages: