Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Waqia Ayahs #76 Translated in Hausa

أَأَنْتُمْ أَنْشَأْتُمْ شَجَرَتَهَا أَمْ نَحْنُ الْمُنْشِئُونَ
Shin, kũ ne kuke ƙagã halittar itãciyarta, kõ kuwa Mũ ne Mãsu ƙãgãwa?
نَحْنُ جَعَلْنَاهَا تَذْكِرَةً وَمَتَاعًا لِلْمُقْوِينَ
Mũ ne Muka sanya ta wata abar wa'azi da jin dãɗi ga matafiya a cikin jẽji.
فَسَبِّحْ بِاسْمِ رَبِّكَ الْعَظِيمِ
Sai ka tsarkake sũnan Ubangijinka Mai girma.
فَلَا أُقْسِمُ بِمَوَاقِعِ النُّجُومِ
To, bã sai Na yi rantsuwa ba da lõkutan fãɗuwar taurãri.
وَإِنَّهُ لَقَسَمٌ لَوْ تَعْلَمُونَ عَظِيمٌ
Kuma lalle ne' haƙĩƙa, rantsuwa ce mai girma, dã kun sani.

Choose other languages: