Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Waqia Ayahs #51 Translated in Hausa

وَكَانُوا يَقُولُونَ أَئِذَا مِتْنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَامًا أَإِنَّا لَمَبْعُوثُونَ
Kuma sun kasance sunã cẽwa: "Shin idan mun mutukuma muko kasance turɓãya da ƙasũsuwa shin lalle mũ waɗanda zã a kõma rãyarwa ne haƙĩƙatan?"
أَوَآبَاؤُنَا الْأَوَّلُونَ
"Shin, kuma da ubanninmu na farko?"
قُلْ إِنَّ الْأَوَّلِينَ وَالْآخِرِينَ
Ka ce: "Lalle mutãnen farko da na ƙarshe."
لَمَجْمُوعُونَ إِلَىٰ مِيقَاتِ يَوْمٍ مَعْلُومٍ
"Tabbas, waɗanda ake tãrãwa ne a cikin wani yini sananne."
ثُمَّ إِنَّكُمْ أَيُّهَا الضَّالُّونَ الْمُكَذِّبُونَ
"Sa'an nan lalle ku, ya kũ ɓatattu, mãsu ƙaryatãwa!"

Choose other languages: