Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Qiyama Ayahs #8 Translated in Hausa

بَلَىٰ قَادِرِينَ عَلَىٰ أَنْ نُسَوِّيَ بَنَانَهُ
Na'am! Mãsu ĩkon yi Muke a kan Mu daidaita gaɓõɓin yãtsunsa.
بَلْ يُرِيدُ الْإِنْسَانُ لِيَفْجُرَ أَمَامَهُ
Ba haka ba! Mutum so yake, ya yi fãjirci, ya ƙaryata abin da yake a gabansa.
يَسْأَلُ أَيَّانَ يَوْمُ الْقِيَامَةِ
Yanã tambaya: "Yaushe ne Rãnar ¡iyãma?"
فَإِذَا بَرِقَ الْبَصَرُ
To, idan gani ya ɗimauta (ya yi ƙyalli).
وَخَسَفَ الْقَمَرُ
Kuma, watã ya yi husũfi (haskensa ya dushe).

Choose other languages: