Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Qalam Ayahs #15 Translated in Hausa

هَمَّازٍ مَشَّاءٍ بِنَمِيمٍ
Mai zunɗe, mai yãwo da gulma.
مَنَّاعٍ لِلْخَيْرِ مُعْتَدٍ أَثِيمٍ
Mai hana alhẽri mai zãlunci, mai zunubi.
عُتُلٍّ بَعْدَ ذَٰلِكَ زَنِيمٍ
Mai girman kai, bãyan haka kuma la'ĩmi (bã ya son alhẽri).
أَنْ كَانَ ذَا مَالٍ وَبَنِينَ
Sabõda yã kasance mai dũkiya da ɗiya.
إِذَا تُتْلَىٰ عَلَيْهِ آيَاتُنَا قَالَ أَسَاطِيرُ الْأَوَّلِينَ
Idan ana karanta masa ãyõyinMu, sai ya ce: "Tatsũniyõyin mutãnen farko ne."

Choose other languages: