Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Ghashiya Ayahs #26 Translated in Hausa

لَسْتَ عَلَيْهِمْ بِمُصَيْطِرٍ
Ba ka zama mai ĩkon tanƙwasãwa a kansu ba.
إِلَّا مَنْ تَوَلَّىٰ وَكَفَرَ
Fãce dai duk wanda ya jũya bãya, kuma ya kãfirta.
فَيُعَذِّبُهُ اللَّهُ الْعَذَابَ الْأَكْبَرَ
To, Allah zai yi masa azãba, azãbar nan da take mafi girma.
إِنَّ إِلَيْنَا إِيَابَهُمْ
Lalle ne, zuwa gare Mu kõmõwarsu take.
ثُمَّ إِنَّ عَلَيْنَا حِسَابَهُمْ
Sa'an nan lalle ne aikinMu ne Mu yi musu hisãbi.

Choose other languages: