Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Balad Ayahs #16 Translated in Hausa

وَمَا أَدْرَاكَ مَا الْعَقَبَةُ
Kuma mene ne ya sanar da kai abin da ake cẽ wa Aƙabã?
فَكُّ رَقَبَةٍ
Ita ce fansar wuyan bãwa.
أَوْ إِطْعَامٌ فِي يَوْمٍ ذِي مَسْغَبَةٍ
Ko kuwa ciyarwa, a cikin yini ma'abũcin yunwa.
يَتِيمًا ذَا مَقْرَبَةٍ
Ga marãya ma'abũcin zumunta.
أَوْ مِسْكِينًا ذَا مَتْرَبَةٍ
Ko kuwa wani matalauci ma'abũcin turɓãya.

Choose other languages: