Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Ala Ayahs #15 Translated in Hausa

وَيَتَجَنَّبُهَا الْأَشْقَى
Kuma shaƙiyyi, zai nisanceta,
الَّذِي يَصْلَى النَّارَ الْكُبْرَىٰ
Wanda zai shiga wutar da tã fi girma.
ثُمَّ لَا يَمُوتُ فِيهَا وَلَا يَحْيَىٰ
Sa'an nan bã zai mutu ba a cikinta, kuma bã zai rãyu ba.
قَدْ أَفْلَحَ مَنْ تَزَكَّىٰ
Lalle ne wanda ya tsarkaka (da ĩmãni) yã sãmu babban rabo.
وَذَكَرَ اسْمَ رَبِّهِ فَصَلَّىٰ
Kuma ya ambaci sũnan Ubangijinsa, sa'an nan yã yi salla.

Choose other languages: