Quran Apps in many lanuages:

Surah Adh-Dhariyat Ayahs #20 Translated in Hausa

آخِذِينَ مَا آتَاهُمْ رَبُّهُمْ ۚ إِنَّهُمْ كَانُوا قَبْلَ ذَٰلِكَ مُحْسِنِينَ
Sunã mãsu dĩbar abin da Ubangijinsu Ya bã su. Lalle sũ, sun kasance mãsu kyautatãwa a gabãnin haka (a dũniya).
كَانُوا قَلِيلًا مِنَ اللَّيْلِ مَا يَهْجَعُونَ
Sun kasance a lõkaci kaɗan na dare suke yin barci.
وَبِالْأَسْحَارِ هُمْ يَسْتَغْفِرُونَ
Kuma a lõkutan asuba sunã ta yin istigfãri.
وَفِي أَمْوَالِهِمْ حَقٌّ لِلسَّائِلِ وَالْمَحْرُومِ
Kuma a cikin dũkiyarsu akwai hakki ga (matalauci) mai rõƙo da wanda aka hana wa rõƙo.
وَفِي الْأَرْضِ آيَاتٌ لِلْمُوقِنِينَ
Kuma a cikin ƙasã akwai ãyõyi ga mãsu yaƙĩni.

Choose other languages: