Quran Apps in many lanuages:

Surah Ad-Dukhan Ayahs #46 Translated in Hausa

إِلَّا مَنْ رَحِمَ اللَّهُ ۚ إِنَّهُ هُوَ الْعَزِيزُ الرَّحِيمُ
fãce wanda Allah Ya yi wa rahama. Lalle Shi (Allah), shĩ ne Mabuwãyi, Mai jin ƙai.
إِنَّ شَجَرَتَ الزَّقُّومِ
Lalle itãciyar zaƙƙũm (ɗanyen wutã),
طَعَامُ الْأَثِيمِ
Ita ce abincin mai laifi.
كَالْمُهْلِ يَغْلِي فِي الْبُطُونِ
Kamar narkakken kwalta yanã tafasa a cikin cikunna.
كَغَلْيِ الْحَمِيمِ
Kamar tafasar ruwan zãfi.

Choose other languages: