Quran Apps in many lanuages:

Surah Nooh Ayahs #22 Translated in Hausa

ثُمَّ يُعِيدُكُمْ فِيهَا وَيُخْرِجُكُمْ إِخْرَاجًا
"Sa'an nan Ya mayar da ku a cikinta, kuma Ya fitar da ku fitarwa."
وَاللَّهُ جَعَلَ لَكُمُ الْأَرْضَ بِسَاطًا
"Kuma Allah Ya sanya muku ƙasa shimfidaɗɗiya."
لِتَسْلُكُوا مِنْهَا سُبُلًا فِجَاجًا
"Dõmin ku shiga a cikinta, hanyõyi mãsu fãɗi."
قَالَ نُوحٌ رَبِّ إِنَّهُمْ عَصَوْنِي وَاتَّبَعُوا مَنْ لَمْ يَزِدْهُ مَالُهُ وَوَلَدُهُ إِلَّا خَسَارًا
Nũhu ya ce: "Ya Ubangijina! Lalle ne sũ sun saɓa mini sun bi wanda dukiyarsa da ɗiyansa ba su ƙãre shi da kõme ba sai da hasãra."
وَمَكَرُوا مَكْرًا كُبَّارًا
"Kuma sun yi wani mãkirci, mãkirci babba."

Choose other languages: