Quran Apps in many lanuages:

Surah At-Takwir Ayahs #11 Translated in Hausa

وَإِذَا النُّفُوسُ زُوِّجَتْ
Kuma idan rãyuka aka haɗa su da jikunkunansu.
وَإِذَا الْمَوْءُودَةُ سُئِلَتْ
Kuma idan wadda aka turbuɗe ta da rai aka tambaye ta.
بِأَيِّ ذَنْبٍ قُتِلَتْ
"Sabõda wane laifi ne aka kashe ta?"
وَإِذَا الصُّحُفُ نُشِرَتْ
Idan takardun ayyuka aka wãtsa su (ga mãsu su).
وَإِذَا السَّمَاءُ كُشِطَتْ
Kuma idan sama aka fẽɗe ta.

Choose other languages: