Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #24 Translated in Hausa

وَقَالُوا يَا وَيْلَنَا هَٰذَا يَوْمُ الدِّينِ
Kuma su ce: "Yã bonenmu! Wannan ita ce rãnar sakamako."
هَٰذَا يَوْمُ الْفَصْلِ الَّذِي كُنْتُمْ بِهِ تُكَذِّبُونَ
Wannan ita ce rãnar rarrabẽwa wadda kuka kasance kuna ƙaryatãwa.
احْشُرُوا الَّذِينَ ظَلَمُوا وَأَزْوَاجَهُمْ وَمَا كَانُوا يَعْبُدُونَ
Ku tãra waɗanda suka yi zãlunci, da abõkan haɗinsu, da abin da suka kasance sunã bautãwa.
مِنْ دُونِ اللَّهِ فَاهْدُوهُمْ إِلَىٰ صِرَاطِ الْجَحِيمِ
Wanin Allah, sabõda haka ku shiryar da su zuwa ga hanyar Jahĩm.
وَقِفُوهُمْ ۖ إِنَّهُمْ مَسْئُولُونَ
Kuma ku tsayar da su, lalle su, waɗanda ake yi wa tambaya ne.

Choose other languages: