Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #167 Translated in Hausa

إِلَّا مَنْ هُوَ صَالِ الْجَحِيمِ
Sai wanda yake mai shiga babbar wutã Jahĩm.
وَمَا مِنَّا إِلَّا لَهُ مَقَامٌ مَعْلُومٌ
"Kuma bãbu kõwa daga cikinmu, fãce yanã da matsayi sananne."
وَإِنَّا لَنَحْنُ الصَّافُّونَ
"Kuma lalle mu, haƙĩƙa, mũ ne mãsu yin sahu-sahu (dõmin ibãda)."
وَإِنَّا لَنَحْنُ الْمُسَبِّحُونَ
"Kuma lalle mũ haƙĩƙa, mũ ne mãsu yin tasbĩhi."
وَإِنْ كَانُوا لَيَقُولُونَ
Kuma lalle sũ, sun kasance sunã cẽwa,

Choose other languages: