Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #128 Translated in Hausa

إِذْ قَالَ لِقَوْمِهِ أَلَا تَتَّقُونَ
A lõkacin da yake ce wa mutãnensa, "Ashe, bã zã ku yi taƙawa ba?"
أَتَدْعُونَ بَعْلًا وَتَذَرُونَ أَحْسَنَ الْخَالِقِينَ
"Shin, kunã bauta wa Ba'al ne, kuma kunã barin Mafi kyautatãwar mãsu halitta?"
اللَّهَ رَبَّكُمْ وَرَبَّ آبَائِكُمُ الْأَوَّلِينَ
"Allah Ubangijinku, kuma Ubangijin ubanninku farko?"
فَكَذَّبُوهُ فَإِنَّهُمْ لَمُحْضَرُونَ
Sai suka ƙaryata shi. Sabõda haka sũ lalle waɗanda zã a halartãwa ne (a wutã).
إِلَّا عِبَادَ اللَّهِ الْمُخْلَصِينَ
Sai bãyin Allah waɗanda aka tsarkake.

Choose other languages: