Quran Apps in many lanuages:

Surah Ar-Rahman Ayahs #77 Translated in Hausa

فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
لَمْ يَطْمِثْهُنَّ إِنْسٌ قَبْلَهُمْ وَلَا جَانٌّ
Wani mutum, gabanin mazajensu bai ɗẽbe budurcinsu ba, kuma haka wani aljani.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
مُتَّكِئِينَ عَلَىٰ رَفْرَفٍ خُضْرٍ وَعَبْقَرِيٍّ حِسَانٍ
Sunã gincire a kan wasu matãsai mãsu kõren launi da katĩfun Abkara kyãwãwa.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

Choose other languages: