Quran Apps in many lanuages:

Surah Ar-Rahman Ayahs #50 Translated in Hausa

وَلِمَنْ خَافَ مَقَامَ رَبِّهِ جَنَّتَانِ
Kuma wanda ya ji tsõron tsayãwa a gaba ga Ubangijinsa yanã da Aljanna biyu.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
ذَوَاتَا أَفْنَانٍ
Mãsu rassan itãce.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فِيهِمَا عَيْنَانِ تَجْرِيَانِ
A cikinsu akwai marẽmari biyu sunã gudãna.

Choose other languages: