Quran Apps in many lanuages:

Surah Ar-Rahman Ayahs #44 Translated in Hausa

فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
يُعْرَفُ الْمُجْرِمُونَ بِسِيمَاهُمْ فَيُؤْخَذُ بِالنَّوَاصِي وَالْأَقْدَامِ
zã a iya sanin mãsu laifi da alãmarsu, sabõda haka sai a kãma kwarkaɗarsu da sãwãyensu.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
هَٰذِهِ جَهَنَّمُ الَّتِي يُكَذِّبُ بِهَا الْمُجْرِمُونَ
Wannan Jahannama ce wadda mãsu laifi ke ƙaryatãwa game da ita.
يَطُوفُونَ بَيْنَهَا وَبَيْنَ حَمِيمٍ آنٍ
Sunã kẽwaya a tsakaninta da ruwan ɗimi mai tsananin tafasa.

Choose other languages: