Quran Apps in many lanuages:

Surah Ar-Rahman Ayahs #36 Translated in Hausa

فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
يَا مَعْشَرَ الْجِنِّ وَالْإِنْسِ إِنِ اسْتَطَعْتُمْ أَنْ تَنْفُذُوا مِنْ أَقْطَارِ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ فَانْفُذُوا ۚ لَا تَنْفُذُونَ إِلَّا بِسُلْطَانٍ
Ya jama'ar aljannu da mutãne! Idan kunã iya zarcẽwa daga sãsannin sammai da ƙasã to ku zarce. Bã za ku iya zarcẽwaba fãce da wani dalĩli.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
يُرْسَلُ عَلَيْكُمَا شُوَاظٌ مِنْ نَارٍ وَنُحَاسٌ فَلَا تَنْتَصِرَانِ
Anã sako wani harshe daga wata wutã a kanku, da narkakkiyar tagulla. To, bã zã ku nẽmi taimako ba?
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

Choose other languages: