Quran Apps in many lanuages:

Surah Ar-Rahman Ayahs #29 Translated in Hausa

فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
كُلُّ مَنْ عَلَيْهَا فَانٍ
Dukkan wanda ke kanta mai ƙãrẽwa ne.
وَيَبْقَىٰ وَجْهُ رَبِّكَ ذُو الْجَلَالِ وَالْإِكْرَامِ
Kuma Fuskarar Ubangijinka, Mai girman Jalala da karimci, ita ce take wanzuwa.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
يَسْأَلُهُ مَنْ فِي السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ ۚ كُلَّ يَوْمٍ هُوَ فِي شَأْنٍ
wanda ke a cikin sammai da ƙasã yanã rõƙon Sa (Allah), a kullum Allah na a cikin wani sha'ani.

Choose other languages: