Quran Apps in many lanuages:

Surah An-Naziat Ayahs #44 Translated in Hausa

وَأَمَّا مَنْ خَافَ مَقَامَ رَبِّهِ وَنَهَى النَّفْسَ عَنِ الْهَوَىٰ
Kuma, amma wanda ya ji tsõron tsayi a gaba ga Ubangijinsa, kuma ya kange kansa daga son rai.
فَإِنَّ الْجَنَّةَ هِيَ الْمَأْوَىٰ
To, lalle ne Aljanna ita ce makõma.
يَسْأَلُونَكَ عَنِ السَّاعَةِ أَيَّانَ مُرْسَاهَا
Sunã tambayar ka game da sa'a, wai yaushe ne matabbatarta?
فِيمَ أَنْتَ مِنْ ذِكْرَاهَا
Me ya haɗã ka da ambatonta?
إِلَىٰ رَبِّكَ مُنْتَهَاهَا
Zuwa ga Ubangijinka ƙarshen al'amarinta yake.

Choose other languages: