Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Waqia Ayahs #87 Translated in Hausa

فَلَوْلَا إِذَا بَلَغَتِ الْحُلْقُومَ
To, don me idan rai ya kai ga maƙõshi? (Kusa da mutuwa).
وَأَنْتُمْ حِينَئِذٍ تَنْظُرُونَ
Alhãli kuwa kũ, a lõklcin nan, kunã kallo.
وَنَحْنُ أَقْرَبُ إِلَيْهِ مِنْكُمْ وَلَٰكِنْ لَا تُبْصِرُونَ
Kuma Mũ ne mafi kusanta gare shi daga gare ku, to, amma kũ bã ku gani.
فَلَوْلَا إِنْ كُنْتُمْ غَيْرَ مَدِينِينَ
To, don me in dai kun kasance bã waɗanda zã a yi wa sakamako ba?
تَرْجِعُونَهَا إِنْ كُنْتُمْ صَادِقِينَ
Ku mayar da shi (cikin jikinsa) har idan kun kasance mãsu gaskiya.

Choose other languages: