Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Waqia Ayahs #69 Translated in Hausa

لَوْ نَشَاءُ لَجَعَلْنَاهُ حُطَامًا فَظَلْتُمْ تَفَكَّهُونَ
Dã Munã so lalle, da Mun sanya shi bũsasshiyar ciyãwa, sai ku yini kunã mãmãkin bãƙin ciki.
إِنَّا لَمُغْرَمُونَ
(Kunã cẽwa) "Lalle haƙĩƙa an azã mana tãra!"
بَلْ نَحْنُ مَحْرُومُونَ
"Ã'a, mun dai zama waɗanda aka hanã wa!"
أَفَرَأَيْتُمُ الْمَاءَ الَّذِي تَشْرَبُونَ
Shin, kuma kun ga ruwa wannan da kuke sha?
أَأَنْتُمْ أَنْزَلْتُمُوهُ مِنَ الْمُزْنِ أَمْ نَحْنُ الْمُنْزِلُونَ
Shin, kũ ne kuke saukar da shi daga girgije, kõ kuwa Mũne Mãsu saukarwa?

Choose other languages: