Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Muddaththir Ayahs #25 Translated in Hausa

ثُمَّ نَظَرَ
Sa'an nan, ya yi tunãni
ثُمَّ عَبَسَ وَبَسَرَ
Sa'an nan, ya gintse huska? kuma ya yi murtuk.
ثُمَّ أَدْبَرَ وَاسْتَكْبَرَ
Sa'an nan, ya jũya bãya, kuma ya bunƙãsa,
فَقَالَ إِنْ هَٰذَا إِلَّا سِحْرٌ يُؤْثَرُ
Sai ya ce: "Wannan abu dai bã kõme ba ne fãce wani sihiri, wanda aka ruwaito."
إِنْ هَٰذَا إِلَّا قَوْلُ الْبَشَرِ
"Wannan maganar mutum dai ce."

Choose other languages: