Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Lail Ayahs #5 Translated in Hausa

وَاللَّيْلِ إِذَا يَغْشَىٰ
Inã rantsuwa da dare a lõkacin da yake rufẽwa.
وَالنَّهَارِ إِذَا تَجَلَّىٰ
Da yini a lõkacin da yake kuranyẽwa.
وَمَا خَلَقَ الذَّكَرَ وَالْأُنْثَىٰ
Da abin da ya halitta namiji da mace.
إِنَّ سَعْيَكُمْ لَشَتَّىٰ
Lãlle ne ayyukanku, dabam-dabam suke.
فَأَمَّا مَنْ أَعْطَىٰ وَاتَّقَىٰ
To, amma wanda ya yi kyauta, kuma ya yi taƙawa.

Choose other languages: