Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Haaqqa Ayahs #23 Translated in Hausa

فَأَمَّا مَنْ أُوتِيَ كِتَابَهُ بِيَمِينِهِ فَيَقُولُ هَاؤُمُ اقْرَءُوا كِتَابِيَهْ
To, amma wanda aka bai wa littãfinsa a dãmansa, sai ya ce wa (makusantansa), "Ku karɓa, ku karanta littafina."
إِنِّي ظَنَنْتُ أَنِّي مُلَاقٍ حِسَابِيَهْ
"Lalle ne ni, nã tabbata cewa ni mai haɗuwa da hisãbina ne."
فَهُوَ فِي عِيشَةٍ رَاضِيَةٍ
Sabõda haka, shi yana cikin wata rãyuwa yardadda.
فِي جَنَّةٍ عَالِيَةٍ
A cikin Aljanna maɗaukakiya.
قُطُوفُهَا دَانِيَةٌ
Nunannun 'yã'yan itãcenta makusantã ne (ga mai son ɗĩba),

Choose other languages: