Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Balad Ayahs #20 Translated in Hausa

أُولَٰئِكَ أَصْحَابُ الْمَيْمَنَةِ
Waɗannan ne ma'abũta albarka
وَالَّذِينَ كَفَرُوا بِآيَاتِنَا هُمْ أَصْحَابُ الْمَشْأَمَةِ
Kuma waɗanda suka kãfirta da ãyõyinMu, sũ ne ma'abũta shu'umci
عَلَيْهِمْ نَارٌ مُؤْصَدَةٌ
A kansu akwai wata wuta abar kullewa.

Choose other languages: