Quran Apps in many lanuages:

Surah Abasa Ayahs #16 Translated in Hausa

فَمَنْ شَاءَ ذَكَرَهُ
Sabõda wanda ya so ya tunaShi (Allah).
فِي صُحُفٍ مُكَرَّمَةٍ
(Tunãtarwa ce) ta cikin littafai abãban girmamãwa,
مَرْفُوعَةٍ مُطَهَّرَةٍ
Abãban ɗaukakãwa, abãban tsarkakẽwa.
بِأَيْدِي سَفَرَةٍ
A cikin hannãyen mala'iku marubũta.
كِرَامٍ بَرَرَةٍ
Mãsu daraja, mãsu ɗã'a ga Allah.

Choose other languages: